Isa ga babban shafi
Dimokradiyar Congo

Dan sandan Congo ya kashe dalibi saboda takunkumin rufe baki da hanci

Wani dan sandan Jamhuriyar Demokradiyyar Congo ya harbe wani dalibin jami’a har lahira a babban birnin kasar yayin da yake tattaki han titi yana daukar hoto, saboda rashin sanya Kellen rufe hanci da baki na kariya daga korona.

Dan sandan jamhuriyar dimokradiyar kwango
Dan sandan jamhuriyar dimokradiyar kwango AFP - SAMIR TOUNSI
Talla

Wata shaidar gani da ido Patient Odia ta shaidawa kamfanin dillancin labarai na AFP cewa, Abokinsu Honore Shama, dalibi a fannin koyon aikin jarida a Jami'ar Kinshasa, yana daukar bidiyo a wani bangare fannin kwarewa a karantunsa kafin dan sandan ya harbe shi.

Wannan lamari dai ya mamaye kafefen yada labarai da jaridun Jamhuriyar Congo.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.