Isa ga babban shafi
Algeria

Gwamnatin Algeria na binciken kisan mutumin da ake zargi da tada gobara

Gwamnatin Algeria na binciken musabbabin kashe wani mutun da ake zargi da hannu wajen tashin mahaukaciyar gobarar daji da kasar bata taba ganin irinsa ba.

Heavy smoke rises during a wildfire in the forested hills of the Kabylie region, east of the Algerian capital Algiers
Heavy smoke rises during a wildfire in the forested hills of the Kabylie region, east of the Algerian capital Algiers Ryad KRAMDI AFP
Talla

Tun ranar littini data gabata gobarar ke ta barna a Algeria inda mutane akalla 69 suka rasa rayukansu.

Wani hoton Bidiyo da aka watsa a shafukan sada zumunta ranar Laraba nan una yadda mutane aka yi ta dukan mutumin mai shekaru  38 mai suna Jamal Ben Ismaila har lahira.

Mutanen na zargin babu shakka shine musabbabin gobarar dake ta barna a kasar

Babban mai shigar da kara na Gwamnati na cewa za’a yi cikakken binciken wannan kisa.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.