Isa ga babban shafi
Mali

Mali: Dan Jaridar Faransa ya shafe watanni 7 a hannun 'yan ta'adda

A kwana a tashi, yau 8 ga watan nuwamba, watanni 7 kenan da ‘yan bindiga suka yi awun gaba da Olivier Dubois, wani dan jaridar kasar Faransa lokacin da yake gudanar da aikinsa a garin Gao dake arewacin kasar Mali.

Hoton da aka dauka daga faifan bidiyon da ba a tantance asalinsa ba wanda ke yawo a shafukan sada zumunta a ranar 5 ga Mayu, 2021, wanda dan jaridar Faransa Olivier ya bayyana.
Dubois, ya ce wata kungiyar masu jihadi ta yi garkuwa da shi a arewacin Mali.
Hoton da aka dauka daga faifan bidiyon da ba a tantance asalinsa ba wanda ke yawo a shafukan sada zumunta a ranar 5 ga Mayu, 2021, wanda dan jaridar Faransa Olivier ya bayyana. Dubois, ya ce wata kungiyar masu jihadi ta yi garkuwa da shi a arewacin Mali. - social media/AFP
Talla

Wata daya bayan yin garkuwa da shi ne reshen kungiyar Al Qa’ida a yankin Magreb karkashin jagorancin Iyad Ag Ghaly, ya fitar da wani hoton bidiyo da ke tabbatar da cewa dan jaridar na a hannunsa.

Abdoulkarim Ibrahim Shikal ya hada rahoto kan halin da ake ciki.

01:54

Halin da ake ciki bayan shafe watanni 7 da yin garkuwa da Olivier Dubois a Mali

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.