Isa ga babban shafi

Majalisun Dokokin Afirka sun yi Allah-wadai da mulkin sojoji a nahiyar

Kungiyar shugabannin Majalisun Dokokin Kasashen Afrika, ta yi kira ga kasashen Duniya da su mayar da kasashen da sojoji ke mulki a nahiyar saniyar ware, ganin yadda sojoji ke kokarin hana wa mulkin Dimokaradiya gindin zama a yankin na Afrika

Wata motar sojoji a unguwar Kaloum a yayin wani boren da sojoji na musamman suka yi a Conakry, Guinea. 5 ga Satumban shekarar 2021.
Wata motar sojoji a unguwar Kaloum a yayin wani boren da sojoji na musamman suka yi a Conakry, Guinea. 5 ga Satumban shekarar 2021. © REUTERS/Saliou Samb
Talla

Wannan kira na zuwa ne bayan kwace mulki da sojoji suka yi a kasashen nahiyar ta Afirka da suka hada da Mali, da Burkina Faso, da kuma Guinea.

Wakilinmu a Abuja Muhammad Kabir Yusuf ya aiko mana da rahoto.

03:00

Rahoton Muhammadu Kabiru Yusuf kan koken shugabannin Majalisun Dokokin Kasashen Afirka

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.