Isa ga babban shafi

Jamhuriyar Nijar za ta fara fitar da mai zuwa kasashen duniya

Jamhuriyar Nijar ta soma aikin bututun da zai bata damar fitar da danyen man fetur  zuwa kasashen waje ta hanyar tashar ruwan Cotonou a Jamhuriyar Nijar.

Kasar dai za ta fitar da man ne ta hanyar Cototnou
Kasar dai za ta fitar da man ne ta hanyar Cototnou AFP - SIMON MAINA
Talla

Sai dai manoma a Jihar Maradi sun koka akan yadda aka fara kankare amfanin gonakin su ba tare da an biya su diyya ba.

Latsa alamar sauti domin sauraron rahoton Salisu Isah.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.