Isa ga babban shafi

An gudanar da taron wayar da kai game da yawan haduran da ke faruwa a Nijar

A Jamhuriyar Nijar an shirya wani babban gangamin wayar da kai ga duk masu hannu a cikin harkar sufuri don a takaita yawan hadarukan da ake yi a kan hanyoyin kasar wadanda suke kaiga rasa lafiya.

Shugaban jamhuriyar Nijar Mohamed Bazoum, 13/08/22.
Shugaban jamhuriyar Nijar Mohamed Bazoum, 13/08/22. © Presidence du Niger
Talla

An shirya taron ne don kawo sauyi ganin kasar ce ta 7 a nahiyar Afrika kan yawan hadarukan akan hanya, wanda sau tari akan dora laifi akan direbobin dake ganganci ko gudun da ya wuce kima, abinda ya sa aka shirya gangamin a tashar mota.

Shiga alamar sauti domin sauraron cikakken rahoton Ibrahim malam Tchillo.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.