'Yan bindiga sun kashe mutane da dama a Kaduna
‘Yan bindiga sun kashe mutane da dama yayin harin da suka kai wa kauyen Runji da ke karamar hukumar Zangon Kataf a jihar Kaduna.
Wallafawa ranar:
Kunna - 01:23
Talla
Wasu mazauna yankin sun ce akalla mutane 30 ‘yan ta’addan suka kashe tare da kone gidaje da dama.
Daga Kadunan wakilinmu Aminu Sani Sado ya aiko mana da rahoto akan halin da ake ciki.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu