Isa ga babban shafi

Ma’aikatan Najeriya na kokawa kan yadda ake ci da guminsu a wannan rana ta 1 ga watan Mayu

A yau, 1 ga watan Mayu ake bikin ranar ma’aikata a fadn duniya, inda a Najeriya ma’aikatan ke kokawa a kan yadda ake ci da guminsu, duk kuwa da cewa sune kashin bayan tattalin arzikin kasar. 

Wasu daga cikin ma'aikata a wata masana'anta mai zaman kan ta
Wasu daga cikin ma'aikata a wata masana'anta mai zaman kan ta REUTERS/Jeanty Junior Augustin
Talla

Michael Kuduson ya samu ganawa da wasu daga cikin ma'aikata a birnin Lagos,ya kuma hada rahoto a kai.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.