Isa ga babban shafi

Faransa ta ce dakarunta za su ci gaba da zama a Chadi

Gwamnatin Faransa ta ce dakarunta zasu ci gaba da zama a Chadi bayan da ta fice daga wasu kasashen yammacin Africa.

Shugaban Faransa, Emmanuel Macron kenan, tare da shugaban gwamnatin rikon kwarya ta kasar Chadi, Mahamat Idriss Deby a birnin Paris.
Shugaban Faransa, Emmanuel Macron kenan, tare da shugaban gwamnatin rikon kwarya ta kasar Chadi, Mahamat Idriss Deby a birnin Paris. AFP - LUDOVIC MARIN
Talla

Mali, Jamhuriyar Nijar da Burkina Faso sun fatattaki Faransa daga kasashen su biyo bayan juyin mulkin da ya kawar da gwamantin fararen hula a kasar.

Akalla sojojin Faransa 1,000 yanzu haka ke zama a Chadi daya daga cikin kasashen da Faransa ta raina.

Da yake jawabi, wakilin shugaban Faransa Emmanuel Macron a Africa Jean-Marie Bockel ya ce babu wani dalili da zai sanya sojojin kasar su bar Chadi, kasancewar gwamnatin Faransa na da kyakyawar alaka da Chadi a halin yanzu.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.