Isa ga babban shafi
Japan

Makamashin Nukiyar Japan ya gurbata ruwan sha

Hukumomin Kasar Japan, sun ce sun gano cewar iskar dake fita daga cikin tashoshin nukiliyar kasar, sun gurbata ruwa famfon birnin Tokyo, kuma shan ruwan zai yi illa ga kananan yara.Jami’an birnin, sun bukaci iyayen yara, da su kaucewa baiwa yaransu ruwan famfo, saboda hadarin dake ciki. 

Getty Images
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.