Isa ga babban shafi
Aghanistan

Ana ci gaba da tir kan harin ofishin MDD dake kasar Afghanistan

Akalla Ma’aikatan Majalisar Dinkin Duniya 'yan kasashen waje takwas ne aka kashe, yayin da aka raunana hudu a Mazare Sharif, dake kasar Afghanistan.Tashin hankalin ya biyo bayan kona Al Qur’ani da wani coci ya yi a Amurka, watan da ya gabata, kuma tuni kungiyar Taliban ta dauki alhakin kai harin. Babban jami'in MDD Ban Ki-moon ya yi tir da harin, sauran kasashe na ci gaba da mayar da martani kan wannan hari.

REUTERS/Ahmad Masood
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.