Isa ga babban shafi
Siriya

Majalasar Dumkin Duniya ta nuna damuwa kan rikicin kasar Siriya

Babban magatakarda na Majalisar Dinkin Duniya, Ban Ki Moon, ya soki Gwamnatin kasar Siriya, saboda anfani da tankunnan yaki, da kuma harsasai kan masu zanga -zanga.Ban Ki Moon ya kuma bukaci da a gudanar da bincike da wani komiti mai zaman kanshi zai yi, kan yadda aka kashe fararen hula a cikin kasar. 

Dakarun Siriya kan Iyaka da Liban
Dakarun Siriya kan Iyaka da Liban (Photo : AFP)
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.