Isa ga babban shafi
Japan

Japon na son kawo karshen takunkumin fitar da kayenta a waje

Ministan harkokin wajen kasar Japan Takeaki Matsumoto ya nemi kawo karshen takunkumin fitar da kayan abincin kasar zuwa kasashen duniya, wanda aka kargamama kasar bayan girgizar kasa da igiyan ruwan Tsunami su ka janyo matsalr yoyon nukiliya.Ministan ya bayyana haka a birnin London na kasar Birtaniya yayin ganawa da takwaransa William Hague. Matsumoto ya ce, Japan ta kawar da duk wani fargabar kasashen duniya bisa matakan data dauka. 

sai an sake gyran japon
sai an sake gyran japon Bloomberg via Getty Images
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.