Isa ga babban shafi
Afghanistan

Al Qaeda ta ce ba kashe mata shugabanta ba

KUNGIYAR Taliban a kasar Afghanistan, tayi watsi da rahotan cewar, shugaban ta, Muallah Umar ya rasu, inda ta zargi jami’an Tsaron Amurka, da kutsa kai cikin dandalinsu na yanar gizo, dan yada labarin.Kakakin kungiyar, Zabihullah Mujahid, ya shaidawa kanfanin Dillancin labaran Reuters cewar, wannan aikin jami’an tsaron Amurka ne, kuma zasu dauki fansa kan wayoyin sadarwar dake yada labarain. 

Sojan kasar Afghanistan
Sojan kasar Afghanistan ©Reuters
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.