Isa ga babban shafi
Syria

Dakarun Syria sun fara kai faramaki akan iyakar Turkiya

Wasu tankunan yakin Syria guda biyu sun kai farmaki a arewa maso yammacin kasar dake kan iyaka da Turkiya, a wani mataki da murkushe masu masu zanga-zangar adawa da gwamnatin shugaba Assad.Kungiyar kare hakkin bil’adama dake kula da lammuran zanga-zanga a kasar Syria, tace akalla mace guda ta rasa ranta mutane 13 kuma suka jikkata bayan shigar wasu tankokan yaki 12 a birnin Tafnaz dake da nisan kilomita 30 da kan iyakar Turkiya.  

dakarun kasar Syria
dakarun kasar Syria Reuters
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.