Isa ga babban shafi
Koriya ta Kudu

Kuri'ar raba gardama kan ciyar da dalibai

Yau Laraba 'yan kasar Koriya ta Kudu, suke kada kuri’a dan amincewa ko kuma watsi da ci gaba da ciyar da dalibai a makarantu kasar, matakin da ke samun suka daga wasu sassa.Ana saran sakamakon zaben ya zama wata kuri’ar amincewa da shugabancin, Oh Se-Hoon, Dan takaran shugabancin kasar, wanda ke bukatar baiwa yara marasa galihu kawai abincin. 

Reuters/Lee Jae-Won
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.