Koriya ta Kudu
Kuri'ar raba gardama kan ciyar da dalibai
Yau Laraba 'yan kasar Koriya ta Kudu, suke kada kuri’a dan amincewa ko kuma watsi da ci gaba da ciyar da dalibai a makarantu kasar, matakin da ke samun suka daga wasu sassa.Ana saran sakamakon zaben ya zama wata kuri’ar amincewa da shugabancin, Oh Se-Hoon, Dan takaran shugabancin kasar, wanda ke bukatar baiwa yara marasa galihu kawai abincin.
Wallafawa ranar: