Isa ga babban shafi
Jordan-Syria

Jordan ta nemi ficewa daga takunkumin da aka saka wa Siriya

Kasar Jordan ta nemi Kungiyar Kasashen Larabawa data tsameta daga cikin masu kakarawa kasar Siriya takunkumin kararraya ta, saboda rashin bada hadin kai domin shawo kan rikicin kasar. 

Sakataren kungiyar Lasdashen Larabwa Nabil al-Arabi da PM Qatar Hamad bin Jassim bin Jabr al-Thani
Sakataren kungiyar Lasdashen Larabwa Nabil al-Arabi da PM Qatar Hamad bin Jassim bin Jabr al-Thani REUTERS/Mohammed Dabbous
Talla

Mai Magana da yawun maaikatar Waje na kasar ta Jordan Mohammed Kayid, ya fadawa kamfanin Dillancin labaran Faransa, AFP, cewa suna goyon bayan kungiyar kasashen Larabawa amma kuma saboda takunkumin zai shafe ta bata ciki.

Taron da aka yi a Doha na kasar Qatar, ranar Asabar na kungiyar kasashen Larabawa ya lissafa wasu jami'an kasar Siriya 19, da aka malkaya masu takunkumin hana su zirga-zirga cikin kasashen Larabawan kuma dukiyarsu da suka jibge a kasashen sun yi bankwana dasu.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.