Isa ga babban shafi
Syria

Kungiyar kasashen Larabawa za ta tura masu saka ido Syria

Shugaban Kungiyar kasashen Larabawa Nabil al-Arabi dazun yake fadin cewa ayarin masu sa idanu kan irin wainar da ake toyawa a kasar Syria na kan hanyar su nan da kwanaki uku.

Sakataren kungiyar Lasdashen Larabwa Nabil al-Arabi
Sakataren kungiyar Lasdashen Larabwa Nabil al-Arabi REUTERS/Mohamed Abd El-Ghany
Talla

Kungiyar Larabawa ce dai ta lallashi Hukumomin kasar Syria dasu amince da bukatar, domin a shiga kasar aga kuma aji zarge-zargen da ake tayi cewa Hukumomin kasar na ta kashe jama'a.

Ya fadi cewa ayarin masu sa idanun sun hada da jami'an tsaro, masu rajin kare hakkin dan Adam, masana sharia da manema labarai.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.