Isa ga babban shafi
Syria

Shugaban kungiyar yan adawar kasar Syriya ya aje mukaminsa

Jagoran Babbar kungiyar ‘yan adawa ta kasar Syria Burhan Ghallion ya bayyana ajiye mukaminsa yau, kafin a gabatar da wanda zai karbeshi, kwanaki biyu rak da zabensa.Wata sanarwa na cewa, zai ci gaba da kasancewa cikin majalisar rikon kungiyar tasu da aka kafa tun watan 10 na shekarar data gabata.Ajiye mukamin nasa na biyo bayan zarge-zarge ne da wasu kungiyoyin dake fafutukan kawar da Gwamnatin kasar ke yi, na kane-kane da uwar kungiyar ke yi gameda duk wata harka. 

Burhan Ghalioun, chef du Conseil  national syrien (CNS), qui regroupe une bonne partie de l'opposition syrienne,  a appelé les Amis de la Syrie à armer les rebelles, Istanbul le 31 mars 2012.
Burhan Ghalioun, chef du Conseil national syrien (CNS), qui regroupe une bonne partie de l'opposition syrienne, a appelé les Amis de la Syrie à armer les rebelles, Istanbul le 31 mars 2012. REUTERS/Murad Sezer
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.