Masar
Za a sake gurfanar da 'ya 'yan tsohon shugaban kasar Masar Husnil Mubarak su 2 a gaban kotu
Ya yan tsohon shugaban kasar Masar Husnil Mubarak, da aka tuni aka yiwa shara’a kan laifuffuka daban daban na karkata dukiyar kasa, na kan shirin gurfana a gaban wata sabuwar shara’a ta cin hanci, kamar yadda tashar talabijin din gwamnatin kasar ta sanar a yau laraba.
Wallafawa ranar:
Talla
Gamal da Alaa ya’yan hambararen shugaba Mubarak da ake ci gaba da yi wa daurin talala a birnin kairo, yanzu haka dai za’a sake gurfanar da wadannan yara ne tare da wasu mutane 7 kan laifin cin hanci da rashawa.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu