Isa ga babban shafi
Masar

Rundunar Sojan Masa ta sha alwashin yin ramuwar gayya, kan sojojinta 16 da aka kashe

Rundunar Sojan kasar Masar a yau litanin ta yi alkawalin daukar Fansar rayukan dakarun tsaron kan iyakarta 16 da yan ta’adda suka kashe a yankin Sinai,  kafin su arce  a cikin kasar Izraela, bayan da aka kashe  5 daga cikinsu.Wannan hari dai,  shine mafi muni da rundunar sojan Masar ta taba  gani a mashigin na Sinai, tun bayan rattaba hannu kan yarjejeniyar zaman lafiyar da aka yi  tsakanin Izraela da Masar a 1979, yarjejeniyar da ta sake maidawa  kasar Masar yankin na Sinai ga hannunta. 

yankin Sinai na kan iyakar Masar da Izraela inda aka kashe sojojin 16
yankin Sinai na kan iyakar Masar da Izraela inda aka kashe sojojin 16 Reuters/Baz Ratner
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.