Pakistan-Afghanistan
Pakistan da Afghanistan sun ce sun fahimci juna a tattaunawar da suke yi
Shugabannin Kasashen Pakistan da Afghanistan sun bayyana samun ci gaba a tattaunawar da suke yi, wadda Turkiya ke shiga tsakanin a Ankara. Taron ya biyo bayan harin wani Dan kunar bakin wake kan shugaban leken asirin Afghanistan, Asadullah Khalid.
Wallafawa ranar:
Talla
Yayin ganawa da manema labarai, shugaba Hameed Karzai yace an samu fahimtar juna a taron da shugabanin uku da suka hada da Asif Ali Zardari da Abdullahi Gul suka halarta.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu