Isa ga babban shafi
Pakistan-Afghanistan

Pakistan da Afghanistan sun ce sun fahimci juna a tattaunawar da suke yi

Shugabannin Kasashen Pakistan da Afghanistan sun bayyana samun ci gaba a tattaunawar da suke yi, wadda Turkiya ke shiga tsakanin a Ankara. Taron ya biyo bayan harin wani Dan kunar bakin wake kan shugaban leken asirin Afghanistan, Asadullah Khalid.

Shugabannin kasashen Turkiya da Afghanistan da Pakistan a lokacin da suke gudanar da taro don sasanta kansu
Shugabannin kasashen Turkiya da Afghanistan da Pakistan a lokacin da suke gudanar da taro don sasanta kansu Reuters
Talla

Yayin ganawa da manema labarai, shugaba Hameed Karzai yace an samu fahimtar juna a taron da shugabanin uku da suka hada da Asif Ali Zardari da Abdullahi Gul suka halarta.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.