Falestine
Hamas da Fatah za su hade kai don cim ma bukatunsu
Shugabannin Kungiyoyin Falasdinawa, Mahmud Abbas, da shugaban kungiyar Hamas, Khaled Meshaal, sun amince su gaggauta tattaunawar da suke, na sasanta wa tsakaninsu, da kuma hadewa wuri guda, dan cim ma biyan bukata.
Wallafawa ranar:
Talla
An dauki wannan matsayin ne a Birnin Alkhahira, bayan tattaunawar da bangarorin suka yi, da shugaban kasar Masar Mohammed Morsi ke shiga tsakani.
Daya daga cikin mahalarta taron, Izzat al Rishq, yace bangarorin siyu sun amince su aiwatar da yarjejeniyar da aka cim ma.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu