Isa ga babban shafi
Iraqi

Dubban mabiya Sunni sun nemi faduwar gwamnatin Iraqi

Dubban mabiya Sunni sun hada gangami a sassan yankunan Iraqi domin neman faduwar gwamnatin Firaminista Nuri al-Maliki. An kaddamar da zanga-zangar ne bayan kammala Sallar Juma’a a Biranen Mosul da Samarra da Kirkuk da Baquba da Ramadi da kuma Fallujah inda mafi yawancin mazauna Biranen mabiya Sunni ne.

Dubban masu Zanga-zanga a kasar Iraqi
Dubban masu Zanga-zanga a kasar Iraqi Reuters
Talla

Tun a watan Disemba mabiya Sunni suka kaddamar da Zanga-zanga bayan an cafke Ministan kudi, Rafa al-Essawi.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.