Isa ga babban shafi
Iran-Amurka

Iran bata da shirin gina makamin nukiliya

Shugaban Kasar Iran, Hassan Rouhani yace kasar sa bata da shirin gina makamin nukiliya, yayin da ya yaba da wasikar da shugaba Barack obama ya rubuta masa.

shugaban kasar Iran, Hassan Rohani.
shugaban kasar Iran, Hassan Rohani. AFP PHOTO/BEHROUZ MEHRI
Talla

A hirar da yayi da wata tashar talabijin na Amurka, Rouhani ya ce yana da damar tattaunawa da kasashen Yammacin duniya kan shirin kasar na samun makamashin nukiliya.
Shugaban ya kuma bayyana aniyar sa na zuwa Amurka makon gobe, dan halartar taron Majalisar Dinkin Duniya.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.