Isa ga babban shafi
Syria

An kashe mutane fiye da 30 a harin da aka kai a Syria

Kimanin mutane 31 ne suka rasa rayukansu a cikin wani harin kunar bakin wake da aka kai da wata babbar mota, kan wani shingen tsaron sojoji dake garin Hama wanda ya jima a hannun dakarun gwamnati a tsakkiyar kasar Syriya, kamar yadda kungiyar kare hakkin dan Adam ta OSDH ta sanar.

'Yan tawayen kasar Syria
'Yan tawayen kasar Syria
Talla

Kungiyar ta kara da cewa, yawan wadanda suka rasa rayukansu na iya karuwa, domin mutane da dama sun samu raunuka a harin, wasu daga cikinsu munana.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.