Syria
Amurka ta hana wani jami’in Syria ficewa daga kasarta
Hukumomin kasar Amurka, sun haramta wa jakadan kasar Syria a Majalisar Dinkin Duniya fita daga birnin New York.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Mai Magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen Amurka Jen Psaki, ta ce tuni suka sanarda jakadan wannan mataki a rubuce.
A tsawon watanni 6 da suka gabata, jakadan mai suna Bashar Ja’afari, ya ziyarci birane da dama na Amurka, inda rahotanni ke cewa yana shirya tarukan farfaganda domin kare manufofin gwamnatin Damascus.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu