kasashen duniya zasu tarbata sama da euros biliyan 4 dan sake gina yankin Gaza
A YAU Lahadi a birnin Cairo na kasar Masar aka buda zaman taron kasashen duniya domin neman tallafin kudin sama da Euro biliyan 4, wajen sake gina yankin gaza na Palastinawa
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Yakin tsawon kwanaki 50 dai, da Izraela ta kaddamar dai ya yi raga da yankin na Gaza tare da kashe mutane kusa dubu 3000 ,
zaman taron da zai samu halartar manyan kasashen larabawan yankin gabas ta tsakkiya da kasashen turai da Amruka, zai bada dabar kaddamar da gidauniyar neman tallifinsama da Euro biliyan 4 ne domin sake gina yankin na Gaza
Babban sakataren harakokin wajen kasar Amruka John Kerry dake halartar taron zai bukaci bangarorin 2 Yahudawa da Falastinawa da su sake komawa teburin mawuyaciyar tattanawar samar da zaman lafiya tsakaninsu
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu