Isa ga babban shafi
Iraq

Iraqi ba ta nemi taimakon Sojin Amurka ba

Ministan Harkokin wajen kasar Iraqi Ibrahim al Jafaari ya ce kasar ba ta bukaci Amurka ta tura ma ta sojojin kasa ba don yaki da mayakan kungiyar ISIS. Al Jafaari na bayani ne bayan ganawa da takwaransa na Australia. Ya ce wannan na a matsayin martani kan bukatar da shugaba Barack Obama ya aikewa majalisar kasar don ba shi damar tura sojoji Iraqi domin kashe shugabannin kungiyar.

John Kerry, tare da Ibrahim al-Jaafari, à Bagdad
John Kerry, tare da Ibrahim al-Jaafari, à Bagdad REUTERS/Thaier Al-Sudani
Talla

Ministan ya ce su ba sa bukatar sojojin kasa kuma dama sun gindaya sharuddan yakin da ake yanzu haka.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.