Isa ga babban shafi
Yemen-Saudiya

Saudiya za ta tsaigata bude wuta a Yemen

Kasashen kawance karkashin Jagoranci kasar Saudiya sun sanar da tsaigata bude wuta a kasar Yemen na tsawon kwanaki 5, domin ba da damar shigar da kayayakin jinkai a kasar da yaki ya tagayara.

Dakarun da suka kwato Fillin Jirgin sama na Aden daga hannu mayakan Huthi
Dakarun da suka kwato Fillin Jirgin sama na Aden daga hannu mayakan Huthi REUTERS/Stringer
Talla

A wata sanarwa da ta fitar a yau assabar, Saudiya ta ce tsaigata bude wutan zai fara aiki ne daga daran lahadi mai zuwa.

Sanarwa ya kare da cewa, Saudiya ta amince da tsaigata wuta ne bisa bukatar Gwamnatin Abdurabbu Mansur Hadi da ke mafaka a kasarta saboda barazanar tsaro.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.