Isa ga babban shafi
Masar

Jami'an Hamas a Alkahira don ganawa da hukumomin Masar

Wata tawaga kunshe da manyan jami’an kungiyar Hamas mai iko da zirin Gaza na Palasdinu, a yau asabar ta isa birnin Alkahira domin farfado da alaka tsakanin kungiyar da kuma gwamnatin Abdul Fatah Alsisi.

Khaled Mechaal, shugaban bangaren siyasa na Hamas
Khaled Mechaal, shugaban bangaren siyasa na Hamas AFP PHOTO / KHALIL
Talla

Tun bayan faduwar gwamnatin Mohammad Morsi, dangantaka ta yi tsami matuka tsakanin Hamas da kuma Masar.

Masar dai na a matsayin kasa daya tilo da Palasdinawan na Gaza suka dogara ita domin saduwa da sauran sassan duniya.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.