Isa ga babban shafi
China

China ta takaita yin Azumi a Xinjiang

Hukumomi a kasar China, sun haramta wa ma’aikatan gwmanati da Dalibai da masu kananan shekaru yin azumin watan Ramadana musamman a yankin Xinjiang inda ake da musulmi sama da miliyan 10.

Musulmin kabilar Uighur sun jima suna arangama da jami'an tsaron China
Musulmin kabilar Uighur sun jima suna arangama da jami'an tsaron China Reuters
Talla

Sannan gwamnati ta bayar da umurnin bude gidajen abinci a yankin na ‘Yan kabilar Uighur mafi yawancinsu musulmi a lardin Xinjiang.

Ba wannan ne karo na farko ba da hukumomin kasar  China ke hanawa musulmin kasar yin azumin watan Ramadana, duk da cewa yin azumin na a matsayin daya daga cikin shikashikan addinin musulunci.

Musulmi na kauracewa Ci da sha da saduwa da iyali a watan Ramadan.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.