Jordan
An hallaka mutane 5 a sansanin yan gudun hijra
Mutane 5 ne aka tabbatar da mutuwarsu sanadiyar harin da aka kai a ofishin Yansanda dake sansanin yan gudun hijra a Amman na kasar Jordan a yau litinin
Wallafawa ranar:
Talla
Wani mai Magana da yawun gwamnati Mohammed Momani ya tabbatar da cewa harin ta’addanci ne aka kai, ya kuma kara da cewa uku daga cikin mamatan yansandan ciki ne dake aiki a Baqaa, sansanin yan gudun hijrar da al’ummar yankin Palisdinu da suka tserewa rikicin zirin Gaza ke samun mafaka.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu