Gobara ta lakume jarirai 10 a wani asibitin India
Jarirai 10 sun mutu a sashen kula da mata masu haihuwa, sakamakon wata gobara da ta tashi a wani asibiti da ke jihar Maharashtra ta kasar India a safiyar Asabar.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Wani likita a asibitin na gundumar Bhandara ya shaida wa kamfanin dillaancin labaran Faransa cewa, ma’aikatan asibitin sun ceto jarirai 7, amm kumaa tsanantar wutar da ta tashi ta hana su kai wa jariran 10.
Cikin Jariran da suka mutu akwai wadanda suka shafe ‘yan kwanaki ne kawai a duniya da kuma wadanda ba su wuce watanni 3 ba.
Ba a kai ga tantance musabbabin gobarar ba
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu