Isa ga babban shafi

Aminu Jaji ne ya fi cancantar zama shugaban majalisa - 'Yan arewa mazauna kudu

Taron manema labarai na 'yan arewacin Najeriya mazauna kudancin kasar a Lagos.
Taron manema labarai na 'yan arewacin Najeriya mazauna kudancin kasar a Lagos. © RFI/ Abdurrahman Gambo

'Yan arewa mazauna jihohi 17 na kudancin Najeriya sun bayyana Hon. Aminu Sani Jaji na jihar Zamfara a matsayin wanda ya fi cancantar zama shugaban Majalisar Wakilan kasar ta 10 a daidai lokacin da ake rade-radin cewa, akwai yiwuwar Hon. Ahmed Idris Wase na jihar Filato ya maye wannan mukamin. 

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.