Isa ga babban shafi

Daga Jigawa nake zuwa Kaduna bara saboda mijina ya hana ni abinci

Matar da ke zuwa Kaduna bara daga Jigawa saboda mijinta ya hana ta abincib da yaranta.
Matar da ke zuwa Kaduna bara daga Jigawa saboda mijinta ya hana ta abincib da yaranta. © RFI/ Abdurrahman Gambo

Hafsat ta shaida wa RFI Hausa cewa, tana zuwa jihar Kaduna ne daga Jigawa tare da kananan 'ya'yanta domin su yi barar abinci sakamakon yadda mijinta ya ki ba su abinci. Hafsat ta ce, wani lokacin ma, ita ce take ciyar da mijin wanda ke kwance a gida cikin koshin lafiya.

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.