Isa ga babban shafi

Yadda 'yan Najeriya ke shan bakar wahala da tsadar sayen man fetur

Wasu masu neman sayen fetur.
Wasu masu neman sayen fetur. REUTERS

Farashin man fetur ya yi tashin goron-zabi a Najeriya tun bayan da sabon shugaban kasar, Bola Ahmed Tinubu ya sanar da janye kudin tallafin man a jawabinsa na farko da ya yi jim kadan da shan rantsuwar kama aiki. RFI Hausa ta zanta da wasu daga cikin 'yan kasar da suka bayyana mata irin wahalar da suke fuskanta. Ku kalli bidiyon har karshe.

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.