Isa ga babban shafi

Labaran RFI Hausa na karfe 5 cikin bidiyo 21/11/2023

Nura Ado Silaiman na karanta labaran duniyaa
Nura Ado Silaiman na karanta labaran duniyaa © RFI/ FMM

A cikin shirin za ku ji yadda wasu matasa suka rasa raayukansu a wani turmutsitsin daukar aikin soja a Jamhuriyar Dimokuradiyar Congo, yayin da Kungiyar ECOWAS ta yaba da zaben Liberia. Sai kuma yakin Gaza da ake sa ran tsagaita bude wuta. Akwai rahotanni da hirarraki duk a cikin shirin na karfe 5 agogon Najeriya da Nijar.

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.