Isa ga babban shafi

Labaran RFI Hausa na karfe 5 cikin bidiyo 20/12/2023

Khamis Saleh yayin gabatar da labaran karfe 5 agogon Najeriya da Nijar.
Khamis Saleh yayin gabatar da labaran karfe 5 agogon Najeriya da Nijar. © RFI/ FMM

A cikin labaran na yau za ku ji yadda aka samu karuwar yaran da ba sa zuwa makaranta a Najeriya, yayinda a Jamhuriyar Nijar ake fama da kamfar magungunan asibiti. Sai kuma yadda zaben Congo ke ci gaba da gudana wanda 'yan takara 26 ke fafatawa. Akwai kuma hukuncin kotun Amurka da ya hana tsohon shugaban kasar Donald Trump damar tsayawa takara. Muna kuma tafe da rahotanni da hirarraki a cikin labaran. 

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.