Isa ga babban shafi

Labaran RFI Hausa na karfe 5 cikin bidiyo 22/12/2023

Michael Kuduson dauke da labaran duniya
Michael Kuduson dauke da labaran duniya © RFI/ FMM

Faransa ta rufe ofishin jakadancinta da ke Jamhuriyar Nijar a yayin da rukunin karshe na sojojin kasar ya kammala  ficewa daga kasar wadda ta fada hannun sojojin da suka yi juyin mulki. A Najeriya a na ci gaba da fama da karancin takardun naira a daidai lokacin da ake shirin gudanar da bukukuwan karshen shekara. Sama da mutane miliyan 7 sun tsere daga Sudan sakamakon yadda yaki ya mamaye wuraren da suke samun mafaka. Akwai rahotanni da hirarraki a cikin shirin.

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.