Isa ga babban shafi

Labaran RFI Hausa na karfe 5 cikin bidiyo 20/02/2024

Rukayya Abba Kabara
Rukayya Abba Kabara © RFI/ FMM

Matsalar kwararar 'yan ci-rani masu tsallakwa ta Nijar zuwa Turai ta sake ta'azzara a baya-bayan. Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana fargaba kan irin mummunar barnar da matsalar karancin abinci za ta yi wa kananan yara a Zirin Gaza. Haiti ta tuhumi mutane 50 da ake zargi da kisan tsohon shugaban kasar da suka hada da mai dakinsa.

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.