Isa ga babban shafi

Morocco ta bai wa Falasdinawa tallafin abincin azumi

Tallafin Morocco ga mutanen Gaza
Tallafin Morocco ga mutanen Gaza © RFI/ FMM

A yayin da Falasdinawa ke ci gaba da mika kokon neman abincin da za su ci a cikin wannan wata na Ramadan, gwamnatin Morocco ta tashi jirgin sama makare da kayan abinci domin isar da su ga mutanen Gaza.

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.