Isa ga babban shafi

Shekaru 10: Yadda birnin Lagos ke jimamin sace ƴan matan Chibok

Shataletalen Falamo da ke birnin Lagos kenan da aka kewaye shi da hotunan 'yan matan Chibok (14/04/2024)
Shataletalen Falamo da ke birnin Lagos kenan da aka kewaye shi da hotunan 'yan matan Chibok (14/04/2024) © Abdurrahman Gambo/RFI Hausa (08/12/2023)

Yau ne aka cika shekaru 10 cur da mayakan Boko Haram suka sace ƴan matan Chibok da ke jihar Borno a Najeriya, lamarin da ya haddasa cece-kuce a kasashen duniya, yayin da har yanzu da dama daga cikin ƴan matan ke ci gaba da kasancewa a hannun mayakan ba tare da sanin makomarsu. Birnin Lagos na kan gaba wajen fafutukar ganin an ceto wadannan mata dalibai.

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.