Isa ga babban shafi
Latin-Amurka

Mutane 146 sun hallaka yayin karfarfar iska Hade da ruwan sama

Musu aikin ceto sun tabbatar da cewa akalla mutane 146 sun hallaka, yayin da karfarfar iska dake dauke da ruwan sama ta ratsa kasashen Latin Amurka.Irin wannan iska ita ce ta farko cikin shekara ta 2010 da ta ratsa kasashen, kuma ta’adin ya fi yawa cikin kasashen Guatemala da El Salvador da kuma Honduras.Masu aikin ceto sun kwashe tsawon sa’o’i wajen neman masu sauran nunfashi, a cikin kauyuka da rusassun gine gine.Akalla mutane 123 suka hallaka a kasar Guatemala, 59 suka bace. Mutane 14 suka hallaka a kasar Honduras, yayin wasu tara suka hallaka a kasar El Salvador.

Le président du Guatemala Alvaro Colom parle aux évacués dans un abri de secours à San Vicente Pacaya,  le 28 mai 2010.
Le président du Guatemala Alvaro Colom parle aux évacués dans un abri de secours à San Vicente Pacaya, le 28 mai 2010. Reuters
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.