Isa ga babban shafi
Lebanon

Hezbollah ta bukaci Lebanon ta fice daga Kotun MDD

Shugaban Kungiyar Hezbollah, Hassan Nasrallah, ya bukaci gwamnatin kasar Lebanon da ta janye a kotun Majalisar Dinkin Duniya, dangane da shari’ar kashe Tsohon Prime Minista, Rafiq Hariri.Nasrallah ya shaida wa taron dubban magoya bayansa cewa, rana tana zuwa inda asirin duk wadanda suka hada kai da kotun zai budu, kamar yadda dandalin Wikileaks ke tona asiri yanzu. 

Hassan Nasrallah shugaban kungiyar Hezbollah ta kasar Lebanon
Hassan Nasrallah shugaban kungiyar Hezbollah ta kasar Lebanon Reuters / Issam Kobeisy
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.