Isa ga babban shafi
Turai

Kasashen Turai za su taimaki Girka

Shugabannin kasashe masu amfani da kudaden Euro yau sun sake wani yunkurin tallafawa matsalar tattalin arzikin kasar Girka, inda suka tsaida shawaran cewa cikin watan gobe ne zasu yanke irin sabon gudunmawar da zasu bayar.Da yake Magana bayan taron Ministocin kasashen dake amfani da kudaden Euro, su 17, mai Magana da yawunsu, Jean-Claude Junker ya fadi cewa sun jinkirta sai watan gobe batun gudunmawar kudin taimakon daya kai Euro, biliyan takwas. 

PM na Girka Papendrieu
PM na Girka Papendrieu
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.