Isa ga babban shafi
Myanmar

An saki fursinonin siyasar kasar Myanmar

A yau juma’a hukumomin kasar Myanmar suka yi afuwa ga wasu fitattun ‘yan adawan kasar, da ma tsohon Firimiya, a wani sabon shirin afuwa ga fusunonin siyasa.Wannan matakin na kara jaddada shirin kawo sauyin da gwamanatin da ke samun goyon baya sojoji ke yi.

Tsohon Fira Ministan Myanmar Khin Nyunt lokacin da yake zantawa da manema labarai a kofar gidansa bayan Sakinsa.
Tsohon Fira Ministan Myanmar Khin Nyunt lokacin da yake zantawa da manema labarai a kofar gidansa bayan Sakinsa. REUTERS/James YeAungThu
Talla

Sakin darurukan fursunonin siyasa na daya daga cikin bukatun kasashen yammaci, da suka kakabuwa kasar jerin takunkumi, kuma jama’iyyar shugabar ‘yan adawan Aung San Suu Kyi, ta yi maraba da wannan matakin na gwamnati.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.