Najeriya
Cameron na Birtaniya ya bayyana damuwa game da rikicin Somalia
Fira Ministan Britaniya, David Cameron, ya danganta rikicin Somalia da zanga-zangar da ke ci gaba da kadawa a kasashen Laraba, sai dai yace rashin daukar matakin kawo karshen tashin hankalin da ake samu a kasar Somalia, na iya jefa duniya cikin wani hankali.
Wallafawa ranar:
Talla
Cameron yace, ganin yadda kungiyar Al Shabaab ta hada kanta da kungiyar Al Qaeda, ya zama wajibi su dauki matakan ganin sun shawo kan matsalar.
Gobe Alhamis ne Birtaniya zata dauki nauyin taro na musamman kan kasar Somalia a birnin London.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu