Isa ga babban shafi
Brazil

An zabi bakin fata a matsayin shugaban kotun kolin Brazil

A karon Farko kasar Brazil ta samu bakar fata a matsayin shugaban kotun kolin kasar, sakamakon zaben Joaquim Barbosa, alkalin da ke shari’ar zargin cin hancin da ake wa manyan jami’an gwamnatin Tsohon shugaban kasa, Inacio Lula da Silva.A zaman da suka yi, alkalan kotun 10 sun zabi Barbosa mai shekaru 58 a matsayin shugabansu, a kujerar da ake rikewa na shekaru biyu.

Joaquim Barbosa, Sabon shugaban Kotun kolin Brazil.
Joaquim Barbosa, Sabon shugaban Kotun kolin Brazil. REUTERS/Ueslei Marcelino
Talla

A kasar Brazil Sama da rabin ‘Yan kasar miliyan 194 bakaken fata ne.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.