Isa ga babban shafi
Rasha

Rasha da kungiyar Larabawa sun nemi a hau teburin tattaunawa a rikicin Syria

Gwamnatin kasar Rasha tare da kungiyar kasashen Larabawa sun yi kiran hawa teburin sasantawa tsakanin gwamnatin Syria da ‘Yan tawaye domin kawo karshen zubar da jinin da aka kwashe sama da shekaru biyu ana yi a kasar. Ministan harakokin wajen Rasha, Sergei Lavrov ya ce ba’a san inda rikicin kasar ya dosa ba.  

Firaministan kasar Rasha, Dmitriv Medvedev
Firaministan kasar Rasha, Dmitriv Medvedev Reuters / RIA Novosti
Talla

Majalisar Dinkin Duniya ta ce akalla mutane 70,000 ne suka mutu tun fara zanga-zangar adawa da gwamnatin Bashar al -Assad a watan Maris din shekarar 2011.

Har ila wasu dubbanin mutane da sun rasa matsuguninsu ta dalilin rikicin inda a yanzhu haka suke neman mafaka a kasashen dakae makwabtaka da kasar ta Syria.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.